Buhari Sallau

Buhari Sallau BSOM is a Non-Profit Socio Political Platform aimed at equipping the average Nigerian's with necessa

06/01/2026

WATCH: Minister of Budget and Economic Planning, Senator Abubakar Atiku Bagudu, underscores the importance of granting Nigerian youth access to land as a pathway to unlocking their potential in agriculture.

Speaking at the launch of the Youth Agribusiness Land Trust Fund (YALTF) in Abuja, the Minister described agriculture as a modern, innovation-driven sector capable of creating jobs, boosting food security, and driving economic growth. He called for stronger collaboration among governments, the private sector, and stakeholders to empower young Nigerians and transform the agricultural value chain.

PRESS RELEASEBagudu canvases land access to facilitate youth participation in agricultural enterprisesMinister of Budget...
06/01/2026

PRESS RELEASE

Bagudu canvases land access to facilitate youth participation in agricultural enterprises

Minister of Budget and Economic Planning, Senator Abubakar Atiku Bagudu, has emphasised the need to grant youth access to land to facilitate their participation in agriculture.

The minister spoke at the National Launch of the Youth Agribusiness Land Trust Fund (YALTF) in Abuja on Monday, commending the initiative as a major enabler of youth involvement in agriculture and its value chain.

Bagudu said the trust fund, initiated by the Ministry of Youth Development, was a timely and strategic measure to address one of the most significant barriers to youth participation in agriculture—access to land.

He noted that although Nigeria has vast agricultural potential, challenges related to land access, ownership structures, and inadequate coordination continue to constrain productivity and discourage long-term investment.

The minister stressed that agriculture must no longer be seen merely as subsistence farming but as a modern business sector capable of creating jobs, driving innovation, and strengthening the national economy.

Drawing lessons from global examples such as the Netherlands, he explained that agricultural success is determined not only by land size but also by organisation, technology, skills, and productivity.
He further emphasised the importance of collaboration among federal, state, and local governments, noting that land administration and agricultural development require a whole-of-government and whole-of-federation approach grounded in shared responsibility and partnership.

Highlighting ongoing national planning efforts, the minister cited the Renewed Hope Ward-Based Development Programme as a key framework for identifying land availability and economic opportunities across Nigeria’s wards and communities.

He acknowledged that government resources alone cannot fund the level of transformation required, and therefore called for greater private-sector participation and investment in agribusiness.

Encouraging young Nigerians to embrace opportunities in farming, livestock, fisheries, food processing, agritech, and agricultural value chains, he expressed confidence that initiatives such as YALTF would empower young people to become major contributors to food security, economic growth, and national development.

Addressing participants, including stakeholders, development partners, youth leaders, and the media, Minister of Youth Development, Mr Ayodele Olawande, reaffirmed the Federal Government’s commitment to moving beyond policy discussions to practical youth empowerment initiatives.
He stated that the challenge facing Nigerian youth is not a lack of talent or innovation, but limited access to opportunities and support.

According to the minister, the Youth Agribusiness Land Trust Fund was conceived as a direct response to these barriers and aligns with President Bola Tinubu’s Renewed Hope Agenda, which recognises young people as central to Nigeria’s economic future.

The minister described agriculture as one of the largest untapped opportunities for job creation, poverty reduction, and economic expansion in Nigeria, emphasising that modern agriculture now extends beyond cultivation to include technology, processing, packaging, marketing, exports, and value-chain enterprises.

He disclosed that the initiative was inspired by visits to youth development centres across the country, where he observed large tracts of underutilised land with the potential to become productive agribusiness hubs.

This discovery, he said, prompted the Ministry to develop a programme that goes beyond land allocation, providing young people with training, mentorship, technology, business support, and market access.

Describing YALTF as a national programme designed for long-term impact, the minister emphasised that its success depends on collaboration among government institutions, financial organisations, development partners, and the private sector.

He maintained that land alone is insufficient without financing, technical support, and market linkages, and therefore urged stakeholders to actively support the initiative.

Commending partner institutions and relevant ministries for their contributions, he described the launch not merely as a ceremonial event but as a declaration of confidence in Nigerian youth and a collective commitment to building sustainable pathways for economic empowerment and agribusiness development nationwide.

06/01/2026

NASENI-Troment Factory Reduces Dependence on Imported Medical Kits Under the Renewed Hope administration of President ’s.

As President Bola Ahmed Tinubu marks three years in office, one of the significant milestones in advancing local healthcare manufacturing is the NASENI-Troment Rapid Diagnostic Test Kits Factory, delivered under the leadership of the Executive Vice Chairman/CEO of NASENI , Mr. Khalil Suleiman Halilu

The facility produces a wide range of high-quality diagnostic kits for HIV, Hepatitis B & C, Malaria, Tuberculosis, Pregnancy, Monkeypox, and other diseases, meeting , , and international ISO standards.

Watch the documentary here👇.

Babban Mataimaki na Musamman kan Harkokin Yada Labarai ga Shugaba Tinubu, Malam Abdulaziz Abdulaziz, Yayi Karin Haske Ka...
06/01/2026

Babban Mataimaki na Musamman kan Harkokin Yada Labarai ga Shugaba Tinubu, Malam Abdulaziz Abdulaziz, Yayi Karin Haske Kan Daukar Masu Tsaron Daji 1,000 a Jihar Oyo.

Tun jiya da jaridu s**a fara bada labarin aniyar ɗaukar masu tsaron daji (Forest Guards) guda 1,000 a jihar Oyo sakamakon kidnapping da aka yi kwanaki na lura wasu mutanenmu na Arewa a Social Media suna ƙorafi ko shaguɓen cewa "an taɓa ƴan gata". A ganin su wannan abu ne kawai za a yi domin Yarabawa saboda matsalar tsaro ta shafe su. To ba haka ba ne.

A yanzu haka akwai jihohi 10 da aka kafa rundunar Forest Guards da kuma jihohi duk a Arewa. Kuma kowanne an ɗauki mutum kimanin 1,000 ɗin ne.

Jihohin da suke da Forest Guards:
1. Borno
2. Yobe
3. Adamawa
4. Kwara
5. Sokoto
6. Kebbi
7. Niger
8. Plateau
9. Benue

Wanda suke kan hanya
1. Kaduna
2. Edo
3. Kogi
4. Bauchi

06/01/2026

The National Security Adviser (NSA), Nuhu Ribadu, has disclosed that President Bola Ahmed Tinubu has approved the immediate establishment of at least 1,000 forest guards in Oyo State as part of efforts to strengthen security and combat criminal activities in forested areas.

Speaking during a visit to a community in the state, Ribadu revealed that the matter was discussed during a meeting with the President on Thursday, where Tinubu directed that the recruitment and deployment of the forest guards should commence from the first week of June.

According to the NSA, the initiative will be implemented in collaboration with the Oyo State Government, local communities, and security agencies to ensure effective surveillance and protection of forest reserves.

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, yana musabaha da Yarima Mai Jiran Gado kuma Firayim Minist...
05/31/2026

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, yana musabaha da Yarima Mai Jiran Gado kuma Firayim Ministan Masarautar Saudiyya, Yarima Mohammed bin Salman bin Abdulaziz Al Saud, a Fadar Masarautar Saudiyya da ke Mina, kusa da Makka a ƙasar Saudiyya, yayin taron liyafar shekara-shekara da ake shirya wa manyan wakilan gwamnatoci da sauran manyan baƙi na musamman, wanda aka gudanar a madadin Sarkin Makka kuma Mai Martaba Mai Kula da Masallatan Harami Biyu.

The Minister of Information and National Orientation, Alhaji Mohammed Idris, being welcomed by the Crown Prince and Prime Minister of the Kingdom of Saudi Arabia, Prince Mohammed bin Salman bin Abdulaziz Al Saud, at the Saudi Royal Palace, Mina, near Makka, Saudi Arabia, during the annual reception for high-level representatives of governments and other special guests, hosted on behalf of His Majesty the King and Custodian of the Two Holy Mosques.

NELFUND ta biya wa ɗalibai 6,663 kuɗin makaranta a Jami’ar Northwest da ke KanoAsusun bayar da lamuni ga ɗaliban jami'o'...
05/29/2026

NELFUND ta biya wa ɗalibai 6,663 kuɗin makaranta a Jami’ar Northwest da ke Kano

Asusun bayar da lamuni ga ɗaliban jami'o'i ta ƙasa (NELFUND) ta raba zunzurutun kuɗi har Naira miliyan 394 da dubu 861 (₦394,861,000) ga Jami’ar Yusuf Maitama Sule (wadda aka fi sani da Northwest University) da ke Jihar Kano, domin biya wa ɗalibai dubu shida da ɗari shida da sittin da uku (6,663) kuɗin rajista.

Wannan tallafi ya shafi kuɗaɗen rajistar ɗaliban ne na karatun zangon karatu na shekarar 2025/2026, domin tabbatar da cewa sun ci gaba da karatunsu ba tare da wata fargaba ko tsaiko na kuɗi ba.

A cikin wata wasiƙar godiya da amincewa da karɓar kuɗaɗen mai ɗauke da kwanan wata 17 ga watan Afrilun 2026, wadda Shugabar Jami’ar, Farfesa Amina Salihi Bayero ta sanya wa hannu, jami’ar ta tabbatar da cewa kuɗaɗen sun shigo asusunsu.

"Ina mai tabbatar muku da karɓar kuɗi har Naira 394,861,000.00. Wannan adadi zai shafi kuɗin rajista na ɗalibai 6,663 na Jami’ar Northwest a ƙarƙashin tsarin ba da rance na NELFUND. Muna mika godiyarmu ta musamman kan wannan tallafi da ya zo a kan gaba, wanda zai rage wa ɗalibanmu raɗaɗin matsin tattalin arziki," in ji Farfesa Amina.

Wannan mataki ya zo ne a daidai lokacin da iyalai da dama ke fuskantar ƙalubalen tattalin arziki, inda ake sa ran tallafin zai kawo babban sauƙi ga iyaye da kuma ɗaliban jihar Kano da ma ƙasa baki ɗaya.

Hukumar NELFUND ta bayyana cewa wannan shiri yana ɗaya daga cikin manyan manufofin gwamnatin tarayya na dawo da karsashi da "Sabunta Fata" (Renewed Hope) a ɓangaren ilimi, domin ganin cewa ’ya’yan talakawa ba su fita daga makaranta ba saboda rashin kuɗin karatu.

The Minister of Information and National Orientation, Mohammed Idris (2nd right on the second row), attends an annual re...
05/29/2026

The Minister of Information and National Orientation, Mohammed Idris (2nd right on the second row), attends an annual reception hosted on behalf of the Custodian of the Two Holy Mosques in Saudi Arabia, King Salman bin Abdulaziz Al Saud, by the Crown Prince and Prime Minister, Prince Mohammed bin Salman bin Abdulaziz Al Saud, for government delegations and other special guests performing this year's Hajj obligation.

HOTO: Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris (na 2 daga dama a sahu na biyu), yana halartar liyafar shekara-shekara da Yarima Mai Jiran Gado kuma Firayim Ministan ƙasar Saudiyya, Yarima Mohammed bin Salman bin Abdulaziz Al Saud, ya shirya a madadin Mai Kula da Masallatan Harami Biyu, Sarki Salman bin Abdulaziz Al Saud, domin tawagogin gwamnatoci da sauran manyan baƙi na musamman da ke gudanar da aikin Hajji na bana.

Ayyuka guda 21 da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai ƙaddamar a yau domin bikin cika shekaru 3 da hawansa karagar mulki...
05/29/2026

Ayyuka guda 21 da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai ƙaddamar a yau domin bikin cika shekaru 3 da hawansa karagar mulki.

🏥 Fannin Lafiya (Health)

1. Federal Medical Centre, Abuja (Bola Tinubu Complex)
▶️ https://youtube.com/live/OsPj8yKzvJk?feature=share

2. FMOH / NEMSAS Emergency Fleet
▶️ https://youtube.com/live/TByW-gTYK_Y?feature=share

3. Katsina State Emergency Operations Centre
▶️ https://youtube.com/live/-ootLNrvX38?feature=share

4. Kano State Emergency Operations Centre
▶️ https://youtube.com/live/0GkJMtk91HY?feature=share

5. Gadon Kaya PHC (Gwale LGA, Kano)
▶️ https://youtube.com/live/VYhLrlLbqbk?feature=share

6. U of Uyo Teaching Hospital (Laboratory Complex)
▶️ https://youtube.com/live/Oi94frBkF14?feature=share

7. UN Teaching Hospital, Enugu (Administrative Complex)
▶️ https://youtube.com/live/LdHsSfpv9J8?feature=share

8. Lagos Vaccine Hub (Oshodi, Lagos)
▶️ https://youtube.com/live/U4qrC4gSjlU?feature=share

9. Sokoto State Emergency Operations Centre
▶️ https://youtube.com/live/TKI54XzaZcA?feature=share

10. ABU Teaching Hospital, Zaria (Trauma Centre Pharmacy QC Lab)
▶️ https://youtube.com/live/cDZeXC3dkUE?feature=share

11. Aboh PHC (Ndokwa East, Delta)
▶️ https://youtube.com/live/wD8mHzf6DOg?feature=share

12. UM Teaching Hospital, Maiduguri (Mental Health Complex)
▶️ https://youtube.com/live/UxEmCa1o-jU?feature=share

13. CNG Ambulances for Tertiary Hospitals (Lekki-Epe Expressway, Lagos)
▶️ https://youtube.com/live/T_MrrBnTC_s?feature=share

🎓 Fannin Ilimi (Education)

1. College of Education, Akwanga (School of Science Complex)
▶️ https://youtube.com/live/TVkJB40qevc?feature=share

2. Nigerian Defence Academy, Kaduna (Senate Bldg + Biodiversity Centre)
▶️ https://youtube.com/live/gVSKRdrcqsE?feature=share

3. Hussaini Adamu Polytechnic, Kazaure (Classrooms Complex)
▶️ https://youtube.com/live/eGuQrd1cA-c?feature=share

4. Sa'adu Zungur University, Gadau (Students Hostel)
▶️ https://youtube.com/live/yBvjIPVWWp4?feature=share

⚡ Fannin Makamashi (Energy/MDGIF)

1. Portland Gas (Ojota Mother Station, Lagos)
▶️ https://youtube.com/live/rSrei9monP0?feature=share

2. FEMADEC Energy (FUTO, Owerri)
▶️ https://youtube.com/live/nZYVZ0lHlec?feature=share

3. Ibile Oil & Gas IOGC (Ojota CNG Station, Lagos)
▶️ https://youtube.com/live/yy_mXn_J368?feature=share

4. Rolling Energy (Jahi Daughter Station, Abuja)
▶️ https://youtube.com/live/C-fPPRnlsk0?feature=share

Kuna iya kallon kowacce ƙaddamarwa kai-tsaye ta hanyar danna links ɗin YouTube da ke sama.

Cika shekara uku a mulki: Tinubu ya ce sauye-sauyen tattalin arziki sun fara haifar da ɗa mai ido Shugaban Ƙasa Bola Ahm...
05/29/2026

Cika shekara uku a mulki: Tinubu ya ce sauye-sauyen tattalin arziki sun fara haifar da ɗa mai ido

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Nijeriya ta fara fita daga mawuyacin halin rashin tabbas a fannin tattalin arziki, ya ce ƙasar tana kan turbar farfaɗowa da bunƙasa yayin da gwamnatin sa ta cika shekara uku a mulki.

A jawabin da ya yi ga al’ummar ƙasa domin bikin cika shekaru uku na mulkin sa a ranar wannan Juma'ar, Shugaba Tinubu ya amince cewa ‘yan Nijeriya sun sha wahalhalu sakamakon manyan sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatin sa ta aiwatar, ciki har da cire tallafin man fetur da kuma haɗa tsarin canjin kuɗaɗen ƙasashen waje. Sai dai ya jaddada cewa waɗannan matakai sun zama dole domin kauce wa faɗuwar tattalin arziki da kuma shimfiɗa tubalin cigaba mai ɗorewa.

Shugaban ya ce lokacin da gwamnatin sa ta hau mulki a shekarar 2023, ƙasar nan tana fama da matsaloli masu yawa da s**a haɗa da matsin tattalin arziki, raguwar kuɗaɗen shiga, matsalolin tsarin canjin kuɗaɗen waje, hauhawar kuɗin biyan basuss**a, rashin tsaro da kuma raguwar amincewar jama’a da hukumomin gwamnati.

A cewar sa, Nijeriya na kashe kusan Naira biliyan 18.4 a kowace rana wajen tallafin man fetur, lamarin da ya kai sama da Naira tiriliyan 4 a shekarar 2022 kaɗai. Ya kuma ce tsarin canjin kuɗaɗen waje da yawa ya haifar da asarar sama da Naira tiriliyan 8 cikin shekaru uku sakamakon amfani da guraben da tsarin ya samar domin cin riba ba tare da samar da wata ƙima ga tattalin arziki ba.

“Zaɓi mafi sauƙi zai kasance mai amfani a siyasance, to amma shugabanci yana buƙatar jajircewa da ɗaukar matakan da s**a dace ko da kuwa suna da wahala,” inji Tinubu, yana mai cewa rashin ɗaukar waɗannan matakai zai iya jefa ƙasar nan cikin matsananciyar matsalar tattalin arziki da ƙarin talauci.

Da yake zayyana nasarorin da gwamnatin sa ta samu cikin shekaru uku, Shugaban ya ce tattalin arzikin Nijeriya ya zama mafi ƙarfi kuma ya fi dacewa da cigaba mai ɗorewa. Ya ce an samu ƙaruwar amincewar masu zuba jari, inganta kuɗaɗen gwamnati da kuma bunƙasar kasuwar hannayen jari, inda darajar kasuwar ta tashi daga Naira tiriliyan 30 a shekarar 2023 zuwa Naira tiriliyan 160 a shekarar 2026.

Tinubu ya kuma bayyana cewa ana gudanar da manyan ayyukan more rayuwa a faɗin ƙasar nan, inda ya ce fiye da kilomita 2,700 na manyan hanyoyi ake cikin ginawa, gyarawa ko faɗaɗawa. Ya ambaci Babban Titin Bakin Teku na Legas zuwa Kalaba, Babban Titin Sakkwato zuwa Badagiri, hanyar Abuja-Kaduna-Zariya-Kano da kuma titin Gabas zuwa Yamma a matsayin wasu daga cikin manyan ayyukan da ake aiwatarwa.

Ya ƙara da nuni da cewa ana ci gaba da aikin sabunta hanyoyin jirgin ƙasa domin inganta sufuri da haɗa yankunan ƙasar nan ta fuskar tattalin arziki.

A fannin mai da iskar gas, Shugaban ya ce sauye-sauyen da gwamnatin sa ta aiwatar sun jawo sababbin jarin biliyoyin daloli daga kamfanonin ƙasa da ƙasa. Ya kuma ce ƙarfin tace mai a cikin gida ya ƙaru, abin da ke rage dogaro da shigo da man fetur daga ƙasashen waje tare da adana kuɗaɗen musayar waje.

Game da wutar lantarki, Tinubu ya ce gwamnatin sa tana saka hannun jari wajen faɗaɗa hanyoyin isar da wuta, inganta tsarin sadarwa da kuma amfani da makamashi mai sabuntawa domin tabbatar da cewa tattalin arzikin ƙasar nan ya samu ingantaccen tushen cigaba.

Shugaban ya kuma bayyana nasarorin da aka samu a fannoni daban-daban kamar noma, ilimi, gidaje, lafiya, sadarwa da fasahar zamani. Ya ce shirye-shiryen tallafa wa manoma sun amfani miliyoyin manoma a faɗin ƙasar nan, yayin da Asusun Lamunin Ilimi na Nijeriya ya taimaka wa sama da ɗalibai miliyan 1.5 samun damar cigaba da karatu ta hanyar bayar da sama da Naira biliyan 282.

A ɓangaren gidaje kuwa, ya ce sama da gidaje 10,000 ne ake ginawa a jihohi 14 da Babban Birnin Tarayya ƙarƙashin Shirin 'Gidajen Renewed Hope' da na Hukumar Gidaje ta Tarayya, lamarin da ya samar da fiye da ayyukan yi 300,000.

Dangane da tsaro, Shugaban ya ce jami’an tsaro sun ƙara ƙaimi wajen yaƙi da ‘yan ta’adda, ‘yan bindiga, masu garkuwa da mutane, ɓarayin man fetur da sauran masu aikata laifuffuka. Duk da cewa har yanzu akwai ƙalubale, ya ce yankuna da dama da hanyoyi sun fi samun zaman lafiya fiye da da.

“Ba za mu yi ƙasa a gwiwa ba har sai kowane ɗan Nijeriya ya samu damar rayuwa, aiki, tafiye-tafiye da cimma burin sa cikin tsaro,” inji shi.

Tinubu ya yi kira ga jama'ar ƙasa da su ci gaba da haɗin kai tare da kauce wa rarrabuwar kawuna, yana mai jaddada cewa cigaban Nijeriya yana buƙatar haɗin gwiwar kowa ba tare da la’akari da bambance-bambancen addini, yanki ko ƙabila ba.

“Dole ne mu zaɓi fata maimakon yanke ƙauna, haɗin kai maimakon rarrabuwar kawuna, da gina ƙasa maimakon son rai,” inji Shugaban.

Da yake duban gaba, Tinubu ya yi alƙawarin ci gaba da ƙoƙarin rage farashin abinci da sufuri, samar da ƙarin ayyukan yi da kuma tabbatar da cewa amfanin sauye-sauyen tattalin arziki ya kai ga talakawan Nijeriya.

Ya sha alwashin cewa Nijeriya za ta fito daga ƙalubalen da take fuskanta cikin ƙarfi da wadata, yana mai cewa ƙasar tana fuskantar wani gwaji ne na tarihi wanda daga ƙarshe zai haifar da zaman lafiya, cigaba da haɗin kai.

“A yau duniya na sake kallon ƙasar mu, ba a matsayin ƙasar da matsaloli s**a bayyana ba, amma a matsayin ƙasar da ta ƙudiri aniyar tashi tsaye da cimma nasara,” inji shi.

Address

610 Madison Avenue, Apt 1
Albany, NY
12208

Telephone

+16463314426

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Buhari Sallau posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share