APC Youth Frontier Sokoto

APC Youth Frontier Sokoto the page is to in light people of Sokoto State about the progress of our Party

Daga Shafin  BBC HausaGwamnan jihar Sokoto, Alhaji Ahmed Aliyu shi ma ya musanta bayanan da ke ƙunshe a cikin rahoton hu...
02/04/2024

Daga Shafin BBC Hausa
Gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Ahmed Aliyu shi ma ya musanta bayanan da ke ƙunshe a cikin rahoton hukumar kula da basuss**a ta Najeriya cewa gwamnatinsa ta ƙarɓi bashin kimanin naira biliyan 89 a cikin gida da kuma kusan dala miliyan talatin da bakwai daga waje.

Gwamnan ya ce bai ci bashin ko sisin kwabo ba a cikin wata goman da ya yi yana gwamna, "Ko tsakanin mutum da mutum za a ƙarbi bashi akwai yarjejeniya b***e bashin da ya shafi gwamnati, kuma ana bin dokar zuwa majalisa kafin a anso bashin amman mu ba mu yi ko wanne ba."

Alhaji Ahmed Aliyu ya ce rahoton ƙarya ne bai da asali bai da tasiri, kuma yana kira ga dukkan wanda ya ce ya ci bashi ya zo ya bada shaidar hakan," Idan ma an yi domin a ɓata mani suna ne, hakan bai shiga ba saboda a matsayina na gwamnan jihar Sokoto tun lokacin da na anshi mulki ina biyan albashi 18 ko 19 ko 20 ga wata."

Gwamnan ya bayyana cewa ba wai yana nufin ba zai ci bashi a nan gaba ba, amman dai a halin da ake ciki bai ci bashi ba, kuma babu wani dan kwangila da ke binsu bashi.

Alhaji Ahmed Aliyu ya shaida wa BBC cewa zai dauki mataki kan rahoton da aka yi masa ƙazafi. "Abin da muke samu da shi muke amfani muna yin abubuwan da s**a kamata.

Rahoton da hukumar ta fitar ya ce gwamnan jihar Sokoto ya ciyo bashin dala miliyan 125.1 daga waje.

A shekarar 2023 gwamnonin Najeriya sun sami kason rabon arziƙin ƙasa da ya fi kowanne yawa da ya ɗara na shekara 7.

Wanda ƙaruwar rabon arzikin na ƙasa ga sassan mulkin ƙasar uku, ya faru ne biyo bayan cire tallafin man fetur ɗin ƙasar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi.

Wani ƙwarya-ƙwaryan nazari ya nuna cewar a 2023 gwamnoni sun sami kason rabon arzikin kasa mai yawa da ya kai naira biliya 627 a cikin watan Satumbar bara, sai watan Disamba da s**a sami naira biliyan 610, sai Agusta da s**a sami naira biliyan 555, sai Nuwamba da s**a sami naira biliyan 533, yayin da a watan Yulin 2023 din s**a sami naira biliyan 514, sai watan Oktoba 497

MASHA ALLAHU.Dr. Iyaye mata suna Godiya Dr. Sakkwatawa Muna Godiya
26/03/2024

MASHA ALLAHU.
Dr. Iyaye mata suna Godiya
Dr. Sakkwatawa Muna Godiya

Zanyi Amfani da wannan Dama Inyi godiya ga Maigirma Gwamna. DR. Sakkwatawa na godiya A SHA RUWA LAFIYA
15/03/2024

Zanyi Amfani da wannan Dama Inyi godiya ga Maigirma Gwamna.
DR. Sakkwatawa na godiya

A SHA RUWA LAFIYA

Flash back:-
29/02/2024

Flash back:-

SANARWA : GWAMNAN JAMA'A YA KIRA JAMA'ARSA :Sakkwatawa kada ku manta cewar Gwamna Dr. Ahmad Aliyu Sokoto FCNA ya fada tu...
20/02/2024

SANARWA : GWAMNAN JAMA'A YA KIRA JAMA'ARSA :
Sakkwatawa kada ku manta cewar Gwamna Dr. Ahmad Aliyu Sokoto FCNA ya fada tun ba yau ba cewar gwamnatinsa tana da birki har da hand brake, kuma gwamnatinsa zata dingayi tana taka birki domin a saurari ra'ayoyin jama'a saboda gwamnatinsa ta kasance mai sauraren jama'a da amfani da shawarorin jama'ar jihar Sokoto.
Dalilin haka Gwamna Ahmad Aliyu Sokoto yace a gayyato dukkanin al'ummomin Jihar Sokoto a ranar gobe Laraba a cikin gidan gwamnatin Jihar Sokoto da misalin karfe 11:00am na safe domin wata tattaunawa ta musamman da jama'ar jihar Sokoto.
Don haka ana gayyatar dukkan al'ummomi daban daban na jihar Sokoto wadanda s**a hada da Kantomomin Kananan hukumomi na jihar Sokoto guda 23, uwayen kasa, Special Advisers na Gwamna, Senior Special Assistant na Gwamna, Shuwagabannin jam'iyar APC na Kananan hukumomi 23 da kuma na Mazabu duka, Shuwagabannin hukumomin gwamnati, shuwagabannin kungiyoyi wadanda bana gwamnati ba, 'yan kasuwa, 'yan Union, Matasa, Malaman Addini da dai sauransu.
Don haka kowa ya shiryama tattaunawa da Gwamnan Jama'a gobe. Allah ya kawo dukkan al'ummar Sokoto lafiya gobe a gidan Gwamnati domin zama da Gwamna Ahmad Aliyu Sokoto. Allah yasa ayi lafiya a kare lafiya. Ameen.

NECO 2023
19/02/2024

NECO 2023

Sanata. (Dr) Aliyu Magatakarda Wamakko Sarkin Yamman Sakkwato, Sarkin Yakin Sakkwato. Kuma Sanata Mai Wakiltar Sakkwato ...
14/12/2023

Sanata. (Dr) Aliyu Magatakarda Wamakko Sarkin Yamman Sakkwato, Sarkin Yakin Sakkwato. Kuma Sanata Mai Wakiltar Sakkwato ta Tsakkiya A Majalisar Dattijai ta Tarayyar Najeriya., ya kai ma maigirma Shugaban Kasar Najeriya ALHAJI ASIWAJU AHMAD BOLA TINUBU. Ziyar Girmamawa a Yau Alhamis 14 ga December 2023. Muna fatar Wannan Ziyarar zata Amfanin Jaharmu da Kasa baki daya.

CONGRATULATION.                                                                           Ina yimaka Fatar Alkheri bisa ...
14/12/2023

CONGRATULATION. Ina yimaka Fatar Alkheri bisa ga Cigaban dakasamu, Allah ya tabbatar da Alkheri, Allah yayimaka Jagora dakai da damu baki daya.

ED-EL- FITR: SEN. WAMAKKO URGES MUSLIM FAITHFULS TO IMBIBE  LESSONS OF RAMADAN As the Month of Ramadan 1444/2023 came to...
21/04/2023

ED-EL- FITR: SEN. WAMAKKO URGES MUSLIM FAITHFULS TO IMBIBE LESSONS OF RAMADAN

As the Month of Ramadan 1444/2023 came to an end on Thursday, APC leader in Sokoto State and Senator representing Sokoto North Senatorial District, Sen. Aliyu Magatakarda Wamakko, Sarkin Yamman Sokoto, has felicitated the Muslim Ummah over the successful completion of 29 days of Ramadan fast, 1444 AH.

Sen. Aliyu Magatakarda Wamakko was speaking shortly after breaking his fast at Gidan Kara village of Wamakko Local Government Area of Sokoto State .

Sen. Wamakko described the month of Ramadan as that of blessings and rewards, adding that, Allah answers prayers of His servants quickly especially during the month.

He, therefore, thanked the Almighty Allah for choosing Alhaji Ahmad Aliyu Sokoto to lead the state as the Governor-elect who will be sworn in by Allah's will in a matter of days to come.

He also expressed gratitude to the Almighty Allah for giving APC the majority of all the seats contested for both at National and State Houses of Assembly.

The former Governor used the medium to pray for Allah's forgiveness to the departed souls of Muslim brothers, sisters and all other members of the family who passed away during the period under review.

He also charged all Muslim faithfuls to ensure they use the lessons learned during the Ramadan period especially at the Tafsir time (Annual preaching) and at the other forums for the continued blessings and protection of the Almighty Allah.

Sen. Wamakko prayed for Allah's assistance for the enhancement of business activities, welfare of the citizens and adequate security in the state for the overall development of the nation as a whole.

Many people attended the closing of the Ramadan breakfast at Gidan Kara village of Wamakko Local Government which was the 22nd edition of the annual gesture.

Senator Wamakko, however, enjoined the Muslim faithfuls to observe Eid-el-Fitr celebrations with utmost care and happiness which comes up on Friday.

The highlight of the Ramadan Iftar was the offering of special prayers by three Islamic scholars for more blessings from Allah, the Almighty.

Signed:
Bashar Abubakar
S.A Media and Publicity to Senator Aliyu Magatakarda Wamakko.

Thursday:20/4/2023.

Allah ya kawo Babban Rabo na alkheri.Kunyi Gwagwarmaya Allah ya bamu Nasara.
16/04/2023

Allah ya kawo Babban Rabo na alkheri.
Kunyi Gwagwarmaya Allah ya bamu Nasara.

Allah ya sa shine mafi Alkheri.
16/04/2023

Allah ya sa shine mafi Alkheri.

Address

No 12B Sokoto Mini Van
Sokoto

Telephone

+2347037997105

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when APC Youth Frontier Sokoto posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share