09/09/2023
Yau kenan yayin da babban mataimaki na musamman ga gwamna jahar kano akan harkokin Isilamiyyu na jahar kano mai girma hon Ishaq Idris aramma tarauni ya karbi bakuncin malaman makarantun Isilamiyyun madarasatul raidatul ulumi watahfizul kuranil kareem rauda dake ungogo local government da madarasatul saqalaini likifayatid dha afai watahfizul quran Isilamiyya a office din sa dake gidan muttala