Comr. Abu Sumayya Justice 2021 Ungogo local government

Comr. Abu Sumayya  Justice 2021 Ungogo local government A BU SUMAYYA FOR LOCAL GOVERNMENT CHAIRMAN UNGOGO LOCAL GOVERNMENT

Ba na neman muƙami a gwamnatin Tinubu, amma idan an bani zan karɓa - Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan Kano.
30/05/2023

Ba na neman muƙami a gwamnatin Tinubu, amma idan an bani zan karɓa - Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan Kano.

05/10/2021

Alhamdulillahi Ala Kulli halin

RUNDINAR 'YAN SANDAN NIGERIA ZATA DEBI SABBIN JAMI'AI Rundinar 'yan sandan Nigeria karkashin jagorancin Maigirma shugaba...
13/07/2020

RUNDINAR 'YAN SANDAN NIGERIA ZATA DEBI SABBIN JAMI'AI

Rundinar 'yan sandan Nigeria karkashin jagorancin Maigirma shugaban rundinar 'yan sanda IGP Muhammad Abubakar Adamu tana sanar da al'umma cewa zata debi sabbin jami'ai masu mukamin Constable

Idan Allah Ya kaimu nan da kwana uku wato ranar talata 14-7-2020 za'a bude shafin yanar gizo wanda za'a shiga a cike ga masu sha'awar shiga aikin na 'yan sanda, za'a rufe cika online form ranar 23-8-2020

Akwai ka'ido da dole sai an cike kafin wani ya samu damar shiga kamar haka:
-Dole sai kana da shaidan haihuwa na zama 'dan Nigeria, kuma kana da nambar rijistan katin 'dan kasa (NIN)
-Sai wanda yake da credit biyar na jarrabawan kammala karatun sakandare wanda akwai English da Mathematics
- Sai wanda ya kai shekarun haihu 17 sannan bai wuce shekaru 25 ba
- Sai wanda yake da cikakken hankali da lafiya, ga maza wanda tsayinsa ya kai 1.67m, ga mata 1.64m
-Sannan sai wanda fadin kirjinsa ya kai 86cm (34 inches) ga maza kadai
-Ga mata wacce take dauke da juna biyu ba zata samu shiga ba

Wadanda suke da matsala na gani da ji, da sarkafewar hakora, baudewar kafa ko wata lalura kada su cika, kuma ba'a taba kamaka da wani laifi ba, sannan baka shaye-shaye, don idan kaje wajen tantancewa suna ganin alamar kana shaye-shaye zasu koreka

Ga wadanda s**ayi applying s**a cika wadannan ka'idoji za'a kirasu tantancewa ranar 24-8-2020 wanda za'a kammala ranar 30-8-2020 a dukkan jihohin Nigeria da babban birnin tarayya Abuja, ga wadanda s**a samu nasara za'a bayyana sunayensu a jaridun kasa da sauran kafofin yada labarai ranar 14-9-2020 inda za'a turasu sansanin horar da aikin 'dan sanda

Wannan shine shafin yanar gizo wanda za'a shiga a cike form din kamar haka:

www.policerecruitment.gov.ng

Kafin ka cika form din ka tabbata ka mallaki email adress mai kyau, kuma NIN na katin 'dan kasar ka daidai ne

Rundinar 'yan sanda tana sanar da al'umma cewa wannan tsarin kyauta ne, a gujewa fadawa tarkon 'yan damfara, masu korafi zasu aika sakon su ta nan:
08100004507
[email protected]
[email protected]

Sanarwa daga kakakin rundinar 'yan sandan Nigeria na kasa
DCP Frank Mba

Allah Ya sa a dace Amin

Ba Na Cin Haram, Cewar Minista Sheik PantamiDaga Datti AssalafiySheikh Dr Isah Ali Ibrahim Pantami Maigirma Ministan Sad...
13/07/2020

Ba Na Cin Haram, Cewar Minista Sheik Pantami

Daga Datti Assalafiy

Sheikh Dr Isah Ali Ibrahim Pantami Maigirma Ministan Sadarwa ya ce "ban taba cin haram ba, ban taba karbar haram ba, kuma ba na cin haram da sani na".

Malam ya taso gidan mutunci da tarbiyya na addini, tun yana matashi ya taso yana gwagwarmaya na neman ilmi da abin dogaro da kansa, yayi sana'o'i da yawa har Allah Ya kawoshi matsayin da yake a yau.

Allah Ka kare mana Malam, Ka karawa rayuwarsa da tamu albarka. Amin.

TSAKANIN TALAKAWA DA MALAMAIWlh da yawa daga cikin talakawan Nigeria ba son malamai ne basa yiba kuma ba hassada suke Yi...
10/07/2020

TSAKANIN TALAKAWA DA MALAMAI

Wlh da yawa daga cikin talakawan Nigeria ba son malamai ne basa yiba kuma ba hassada suke Yi musuba, kawai dai malamanne sun Kasa aikata abunda suke fada musu

MALAM KAFIN YA ZAMA MINISTER KU BIYOMU.

Kafin Shiek Ali Isah pantami ya zama Minister ba Wanda yake kalubalantar jajircewarsa wajen fadawa Gwamnati Gaskiya Amma yanxu anji malam shuru, duk da ana ganin Cewar kamar ma wannan gwamnatin tafi gwamnatin baya tabarbarewa.

SHIN ME YASA MUKA MAIDA HANKALI WAJEN NUNAWA MALAM ABUBUWAN DAYA GAZA A WANNAN KUJERAR TASA

sanin kowa duk gwamnatin Mai girma shugaba Muhammad Buhari ba wani mai ilimin addini kamar mai girma ministan Na, ura Malam Isah Ali Pantami,

Kuma dukkanin musulman Nigeria sunyi farin ciki matuka lokacin da mai girma Shugaba Muhammad Buhari ya ayyana sunansa a matsayin Ministan Na, ura wannan ya farune sakamakon ganin da Al, umma take masa ta bangarori da dama.
1. Dan Arewane
2. Musulmine
3.Ya cancanta
4.Malamine
5.Ana ganin mai fadin Gaskiyane
Da sauran wasu Dalilai.
KU biyomu a wannan tasha tamu Mai albarka Don jin cigaban wannan badaqala

10/07/2020

Wannan tafiyar ta matasace kuma tafiyace wadda aka dauko don kai Al,ummar Ungogo tudun mun tsira

Allah ya shige mana gaba Dan Alfarmar annabi
11/04/2020

Allah ya shige mana gaba Dan Alfarmar annabi

11/04/2020

COMR. ABU SUMAYYA JUSTICE 2021 UNGOGO LOCAL GOVERNMENT

11/04/2020

Comr. Abu Sumayya Justice 2021 Ungogo local government

Address

Danzago Street
Kano

Telephone

+2348107165596

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Comr. Abu Sumayya Justice 2021 Ungogo local government posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Organization

Send a message to Comr. Abu Sumayya Justice 2021 Ungogo local government:

Share