11/02/2022
SAKON BARKA DA JUMA'A daga Hon. Nazifi (Tagwaye) Dand**o Dan autan mabiya umarnin Dan Sarki mai jiran gado alh Abdullahi Abbas. Da hon. Dan saddi dawa (Hausawa). Alhamdulillah godiya ta tabbata ga allah s.w.a me kowa me komai, muna rokon allah yabamu lfy da xama.lfy muna rokon Allah ya taimaki shugabaninmu ka iyamusu da iyawarka, Allah kashiga al'amarin alh. Abdullahi Abbas sunusi shugaban jam'iyyar APC na kano state hawa biyu. bisa sahalewar Alh. Murtala Sule Garo mai jiram gado magajin ganduje. Bisa sahalewar Hon. Abba Abdullahi ( Cimale dan d**o).