29/05/2026
Taron shuwagabanin campaign na Hon Ibrahim Aliyu Wusono kenan Wanda ya gudana a gidan Director campaign na wosono
Hon Usman Ibrahim
Taron ya gunane a karkashin Jagorancin Alh Umar saeed chairman committee
Taron ya kunshi Abubuwa da dama masamman zaben fidda gwani da jam iyar ADC ta gudanar a makon daya gabata
inda Al umma da dama s**a tabbatar da ba adalciba a zaben fidda gwani na jam iyar ADC
abisa wanan dalilin yasa aka kirataron Dan Asamu mafita Dan ganin anyima Al ummar karamar Hukumar Igabi adalci
akarshe Al ummar Igabi masamman na jam iyar ADC suntabbatar zaben ba
bayan angama sauraren korafen Dan takaran majalisan tarayya na karamar Hukumar Igabi ya godema Allah tare da Al ummar karamar Hukumar Igabi abisa irin soyayya da s**a nuna masa lokacin zaben fidda gwanin
bayan haka manabin dukkan matakai Dan ganin anbima Al ummar Igabi hakkinsu akan wanan zaben Dan haka Yana kira ga Al ummar Igabi masamman magoya bayansa su jira suji irin matakin da zasu dauka anan gaba kadan in Sha Allahu
Muna Rokon Allah yayi mana jagora yabamu Nasara