Hon. Badamasi Ayuba Social Media Team Dambatta/Makoda Constituency

Hon. Badamasi Ayuba Social Media Team Dambatta/Makoda Constituency Political

23/08/2025

Assalamu alaikum
Dambatta/ Makoda

RT HON ENGR HAMISU IBRAHIM CHIDARI INTEGRITY AND POPULARITY SOAR ACROSS DAMBATTA/MAKODA FEDERAL CONSTITUENCY.The people ...
18/01/2024

RT HON ENGR HAMISU IBRAHIM CHIDARI INTEGRITY AND POPULARITY SOAR ACROSS DAMBATTA/MAKODA FEDERAL CONSTITUENCY.

The people of Dambatta/Makoda Federal Constituency have focused their attention on Rt, Hon Engr Hamisu Ibrahim Chidari His experience, acumen, integrity and good work, make him an illustrious Nigerian Federal Lawmaker who is enjoying a spike in popularity among his people, is known for his strong leadership and commitment to public service, his significant voice in Kano State's political landscape can not be over-emphasized.

Rt Hon Engr Hamisu Ibrahim Chidari's steadfast commitment to the welfare of the people is one of the primary elements leading to his gaining popularity. He has demonstrated a thorough awareness of the district's problems and a strong willingness to lobby, liaise and synergize with relevant stakeholders to fix them.

This genuine concern for the well-being of the citizens has resonated with both the youth and older generations, earning him loyal supporters.

Rt Hon Engr Hamisu Ibrahim Chidari will continue to enjoy his support from the grassroots and from the influential figures, this helped solidify his position and attract attention across his constituents.

Moreover, citizens of Dambatta/Makoda Federal Constituency have given him a pass mark, recognizing his efforts and accomplishments as a lawmaker.

Chidari's track record speaks for itself, he has consistently performed and still performing exceedingly well in his role as a Lawmaker. Through his selfless love and dedication, he has gained the admiration and respect of the people of Dambatta/Makoda Federal Constituency.

May Rt Hon Engr Hamisu Ibrahim Chidari Succeed beyond human imagination, Amin.

Auwal Wadata Sansan
Chidari Media Crew
Dambatta/Makoda constituency

14/12/2017
Morning greetings. from the Honorable member Federal House of representative Dambatta/Makoda Federal constituency.Hon. B...
19/10/2017

Morning greetings. from the Honorable member Federal House of representative Dambatta/Makoda Federal constituency.
Hon. Badamasi Ayuba,
To the good people of Dambatta/Makoda Federal constituency and Kano at large.
Good morning my people. It’s a new day and I hope things get better. For this I did pray, may all of your problems be out on their way on this bright morning that starts this new day and may the goodness of today feel our heart and may Allah shower his endless mercy blessing upon everyone of you Amin good morning once more.

29/08/2017
29/08/2017

Nigeria received 48 notifications from the EU on aflatoxin and other contaminants in the last one year.

04/03/2017

Dambatta Makoda majalisar tarayya Hon Badamasi Ayuba muka sani.

04/03/2017

Yes Dan Ayuba kai muka sani, Allah ya kara biya masa buka tunsa.
Dun gayi! Dun gayi!! Dun gayi!!! bamu da ko rafi

Shugabar Kungiyar 4+4=8 for Ganduje and Buhari Insha Allah Takasa Baki Daya Kenan Yayinda Take Jawabi A Babban Dakin Tar...
19/11/2016

Shugabar Kungiyar 4+4=8 for Ganduje and Buhari Insha Allah Takasa Baki Daya Kenan Yayinda Take Jawabi A Babban Dakin Taro Na Fadar Gwamnatin Jahar Kano.
Cikin Wadanda S**a Halarchi Taron Harda Maigirma Gwamna Ganduje Da Mataimakinsa Da Sakataren Gwamnatin Jaha Alhaji Usman Alhaji Dasauran Makarraban Gwamnati.
Masha Allah Maigirma Md Hajiya
Sa'adatu Babaji Muhammad Shugabar Kungiyar 4+4 Tayi Bayani Mai Gamsarwa A Wannan Waje.
Sannan Daga Bisani Mahalarta Taron Sun Jinjinawa Hajiya Sa'adatu Babaji Bisa Namijin Kokarin Datake Wajen Tallata Gwamna Ganduje Tareda Gwamnatinsa.
Daga Karshe Gurin Taro Ya Rude Maza Da Mata Kowa Fadi Yake 4+4=8.

SHUGABANNIN DUNIYA SUNA MATUKAR GIRMAMAKA – BAN KI-MOON GA BUHARIShugaba Muhammadu Buhari da tawagar Nigeriasun gana da ...
24/09/2016

SHUGABANNIN DUNIYA SUNA MATUKAR GIRMAMA
KA – BAN KI-MOON GA BUHARI
Shugaba Muhammadu Buhari da tawagar Nigeria
sun gana da Sakatare–Janar na Majalisar Dinkin
Duniya, Mr. Ban Ki-Moon a ci gaba da babban
taron Majalisar da yake kan gudana a birnin New
York na Amurka.
Yayin ganawar wanda ta dauki lokaci, Shugaba
Buhari ya tabo muhimman batutuwan da suke
damun Nigeria ciki har da batun ganin yadda za a
kubutar da 'yan matan Chibok da sauran mutanen
da 'yan kungiyar Boko Haram s**a yi garkuwa da
su.
"Gwamnati a shirye take ta tattauna da
shugabannin kungiyar don ganin an kubutar da
wadanda suke hannun su, amma an kasa samun
yadda za a tabbatar da su wane ne shugabannin
na su na gaskiya, saboda haka za muyi maraba
idan Majalisar Dinkin Duniya da sauran kungiyoyi
daga kasashen waje idan s**a shigo cikin
al'amarin." - in ji Shugaba Buhari.
Ya kara da cewa kashe mutane da 'yan kungiyar
suke yi suna fadin Allah Akbar, hakan shi ya kara
tabbatar da cewa lalle ba su san Allah ba kwata-
kwata.
A cewar Shugaba Buhari da sun san Allah da suke
kira, da basu zubar da jinin jama'ar da basu ji ba,
ba su gani ba.
A na sa jawabin, Mr. Ki-Moon ya taya Shugaba
Buhari murnar nasarar da yake kan samu a yaki da
cin hanci da rashawa, sannan ya ce "Shugabannin
duniya cikin har da ni muna matukar girmama ka,
halayenka sun sa kasarka samun daraja a idanun
duniya".
Ban Ki-Moon ya kuma kara da cewa Majalisar
Dinkin Duniya ta ga tabbacin nasarorin da
gwamnatin Buharin take samu wajen yaki da 'yan
ta'addan Boko Haram.
A karshe ya godewa Shugaba Buhari kan kokarin
da yake yi na ganin ba a samu gurbatar yanayi a
Nigeria da nahiyar Afrika baki daya ba.

24/09/2016

KANO STATE GOVT. / FRENCH EMBASSY OFFER
SCHOLARSHIPS TO STUDENTS
Kano state government and the Embassy of France
in Nigeria have initiated a joint scholarship scheme
to sponsor postgraduate training of 12 indigenes of
the state every year, for the next three years, in
reputable French universities.
Under the arrangement, the state government
would provide accommodation, upkeep and travel
expenses while the French embassy would take
care of registration, tuition and health insurance for
the beneficiaries, according to the state Acting
governor, Professor Hafiz Abubakar.
The Acting governor, who disclosed this during a
brief ceremony at the Kano Government House,
stated that the state government has already
settled its own part of the students’ dues for one
year, to facilitate the programme.
Giving highlights of the programme, Prof. Hafiz
explained that the state governor, Dr. Abdullahi
Umar Ganduje “personally decided that the offer
should be dedicated to lectures of the states’
tertiary institutions”, adding that the beneficiaries
are from Kano University of Technology, Northwest
University and the State Polytechnic.
“The aim is to build the capacity of lecturers, and
the initiative clearly demonstrates the Ganduje
administration’s commitment towards promoting
learning and attaining higher education levels for
citizens of the state”, he maintained.
Prof. Hafiz, who doubles as the state
Commissioner for Education, Science and
Technology, stated that the candidates’
applications were meticulously preselected and
interviewed by a selection committee of the French
Embassy in Nigeria, which also sourced the
universities that offered the admissions.
Describing the scholarship arrangement, as the
first of its kind in Kano and a demonstration of the
cordiality between the state government and the
Embassy in Nigeria, the Acting governor charged
the beneficiaries to be good ambassadors of
Nigeria by exhibiting excellence in character and
learning.
He, therefore, thanked the French Ambassador to
Nigeria, Mr. Denys Gauer, for his support to the
government of Kano state, hoping the relationship
would continue to flourish.
The Acting governor also used the occasion to
present 15 partial scholarships offered to indigenes
of the state by Near East University, Cyprus, to
study Engineering and Nursing at Doctorate,
Masters and Undergraduate levels.
Under the arrangement, which is as a result of the
good working relationship with the state
government, the university would provide tuition
and Value Added Tax for each student while the
state government would provide living and
travelling expenses.
In his remarks, the French ambassador to Nigeria,
Mr. Denys Gauer explained that the scholarship is
aimed at strengthening bilateral relationship with
Nigeria, especially Kano, adding that, on
completion of their studies, the beneficiaries, who
were given admission to pursue courses in some
of the highest achieving fields in France’s
education sector, will add value to the economy of
their state.
“Nigeria and France have in recent times increased
their level of political cooperation, with exchange
visits by our Presidents”, he asserted, adding that
while both countries are working to address the
security challenges facing Nigeria, his country,
through the French Development Agency, is
determined to execute more projects for people in
the country.
The envoy announced plans to finance a 50 million
Euro water management project in Kano, within the
next three years, as part of effort to consolidate
development cooperation between the two
countries.
Ameen K. Yassar
Press Secretary to the Governor,
Government House, Kano
24/9/2016

24/09/2016

BUHARI YA FASA KWAI - Karanta ka Raba a
shafinka
Dalilin da yasa Najeriya ta shiga cikin Matsalolin
Tabarbarewar Tattalin Arziki da Talauci -
Muhammadu BUHARI
------------------------
Shugaba Muhammadu Buhari a birnin New York na
kasar Amurka, ya sake yin bayani dalla - dalla kan
dalilan da ya sa Nigeria ta samu kan ta cikin
matsalolin da muke fama da su a yanzu.
Shugaba Buhari yayi bayanin ne a lokacin da ya
karbi bakuncin wasu 'yan Nigeria su 15 da s**a yi
fice tare da kwarewa a wuraren da suke aiki a
kasar ta Amurka, wadanda Babbar Mai Bawa
Shugaban Kasa Shawara ta Musamman kan
Harkokin Kasashen Waje, Mrs. Abike
Dabiri-Erewa ta jagoranta s**a gana da Shugaban
Kasar.
Ganawar ta bawa Shugaba Buhari damar yi musu
bayanin dalla-dalla kan dalilan da ya sa 'yan
Nigeria da kasar ke cikin wahalhalu a yanzun, sai
dai ya basu
tabbacin cewa idan dukkan 'yan Nigeria zasu bada
gudunmawarsu ciki harda mazauna kasashen waje,
Kasar za sake daidaituwa har ma a koma fiye da
yadda
ake a baya cikin lokaci ba mai tsawo ba.
Ga bayanin na Shugaba Buhari wanda ya ratsa
zukatan duk wadanda suke wurin ganawar...
"Na yi matukar farin cikin wannan ganawa da ku,
dukinda ka je a fadin duniya, za ka samun 'yan
Nigeria na
kwarai kuma hazikai da s**a yi fice ta fannoni
daban -daban. Kuma ba suna amfanar kasar da
suke zaune ne kadai ba, mafi yawan lokuta suna
taimakawa Nigeria musamman a bangaren tattalin
arziki.
"Mun shiga matsalolin da muke ciki a yanzu
saboda ba mu yi tanadi domin lokaci makamancin
wannan ba. A misali, daga shekarar 1999 zuwa
2015, a lokacin da muke iya samar da danyen mai
ganga milyan biyu da rabi a kullum kuma farashin
danyen man ana sayar da
shi fiye da dalar Amurka $100, ba mu yi tadani ba,
kuma ba mu samar da ayyukan da zasu ciyar da
kasar nan gaba ba. Cikin kankanin lokaci a yayin
da muka zo a 2015, farashi danyen mai ya fadi
zuwa kasa da dalar Amurka $30.
"Na tambaya, ina tanade - tanaden da muka yi
domin irin wannan lokaci? Sai aka ce Babu komai,
ba mu yi tanadin komai ba. Na sake tambayar ina
hanyoyin jiragen kasa da tituna da zasu saukaka
mana rayuwa a irin wannan lokaci? Wadanan ma
babu. Na sake
tambaya, me da me muka yi da biliyoyin dalolin da
muka tara cikin wadannan shekaru? Sai s**a ce
wai
sun sayo abinci. Abinci na biliyoyin daloli? Ban
yarda da su ba kuma ba zan taba yarda ba.
"A mafi yawan yankunan Nigeria, muna cin abin da
muka noma ne. Mutanen Kudu suna cin gari ne,
wadanda suke Arewa suna cin gero ne, wanda su
s**a
noma shi, kuma wannan abincin da suke nomawa
ya kai akalla kaso 60% na abin da muke ci.
Saboda haka, ina biliyoyin dalolin s**a tafi? Mun yi
wa kan mu
matukar barna, mun ki ciyar da kasar mu gaba a
lokacin da muke da makudan kudade.
"Idan za mu yi maganar jami'an tsaron mu ne, sun
samu daraja, ana girmama su, saboda kokarin
samar da zaman lafiya da s**a yi a kasashen
kamar su
Burma, Zaire, Sudan, Liberia, Sierra-Leone, kawai
cikin kankanin kokaci wadannan jami'an tsaro sai
s**a kasa kawo kananan hukumomi 14 daga cikin
774 da muke da su daga hannun 'yan Boko
Haram. 'Yan ta'adda sun gagare su, har sai lokacin
da muka zo, muka hargitsa su, muka nakasa su,
muka rage musu karfi tare da kwato duk wuraren
da suke hannun su.
"Kafin mu zo, Boko Haram suna yin abin da suke
so, suna kashe mutanen da basu ji ba, basu gani
ba a masallatai, majami'u, makarantu, kasuwanni
da
tasoshin motoci da sauran su. Kuma suna kiran
Allahu Akbar, kuma idan har da gaske sun san
Allah ba zasu taba yin irin wadannan ta'addanci
ba. Musulunci ko kowane addini da na sani ba,
bai yarda da ta'addanci ba. Amma sun kashe
dubban mutane da sunan addini.
Yanzu mun yi maganin wannan ta'addancin.
"Haka kuma wadanda s**a sace dukiyar Nigeria ba
sa cikin farin ciki, sun dauki tsageru a yankin Niger
Delta, suna yi mana zagon kasa ta hanyar farfasa
hanyoyin mai. Muna yin asarar miliyoyin gangar
danyen mai a kullum, a lokacin da duk dala dayan
da muka samu tana da amfani. Kuma abin haushi
ne a ce
jihohi 27 daga cikin 36 da muke da su a Nigeria
ba sa iya biya albashin ma'aikata.
"Nayi addu'a sosai, Allah ya bani Shugaban Kasa,
na tsaya a 2003, 2007, 2011 da kuma 2015, Allah
ya amsa addu'a ta. Ku kalli abin da nazo na samu
a kasa.
Amma ba zan yi nadama ko korafi ba, tunda na
roki Allah ne kuma ya bani. A aikin Soja, na samu
karin matsayi daga Laftana zuwa Manjo-Janar. Na
rike matsayin Gwamna a 1975 a jihar da a yanzu
ta haifar da jihohi 6. An daure ni na tsawon
shekaru 3, na kuma rike mukamin Shugaban PTF,
wanda a lokacin
take da naira bilyan 53 a asusun ta.
"Allah ya albarka ce ni sosai, so ba zan taba nuna
damuwa ta ko korafi ba. A duk sanda wani ya
zalunci ne, ina rokon Allah ne ya bani ikon yafewa.
Allah ya
bani abubuwa masu tarun yawa. "Sannan ku tuna,
bayan shekaru 16, Jam'iyya guda na mulki, ba
jam'iyyar da za ta zo ta samu abubuwa cikin sauki,
haka halin Dan Adam yake. Muna bukatar
nagartattun hannaye su rike Nigeria, kuma zamu yi
amfani da wadanda suke da su a yanzu. Za su na
gayyace ku ku dawo gida idan lokacin yayi,
saboda
haka ina so ku zama cikin shiri."
Bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya kammala
wannan jawabi na sa mai matukar ratsa jiki,
dukkan wadannan s**a halarci zaman sun tabbatar
da cewa a shirye suke don bada gudunmawarsu
don ganin kasar su ta gado ta ci gaba ta kowane
fanni.
— Bashir Ahmad,
Maitaimakawa Shugaba Buhari
Kan Sababbin Kafafen Yada Labarai
(Social Media).

Address

Dambatta

Telephone

+234648036234363

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hon. Badamasi Ayuba Social Media Team Dambatta/Makoda Constituency posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Organization

Send a message to Hon. Badamasi Ayuba Social Media Team Dambatta/Makoda Constituency:

Share