21/05/2026
DA DUMI-DUMI: Kwamitin tantance yan takara ta Jam’iyyar ADC ta tantance Atiku Abubakar a matsayin daya daga cikin masu neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar.
Atiku ya halarci tantancewar ne a jiya yayin da jam’iyyar ke ci gaba da shirye-shiryen zaɓen fidda gwani.