03/01/2017
Assalamu alaikum ALUMMAR jihar kano,musamman ma 'yan KARAMAR HUKUMAR UNGOGO ina mai janhankali a garemu da mutashi tsaye WAJEN nemawa kanmu 'yanchi ,musamman akan WAKILCIN mu a zauren Majalisun mu,sanin kowa ne a halin yanzu dai WAKILIN mu na majalisar Tarayya ya gaza,babu abinda yakeyi dai dumama kujera,kuma ya raina kowa,bashi da ubangida Wanda zai ringa karbar shawara daga wajensa,haka zaluka BABALLE bai tabuka wa TALAKAWAN UGG DA MJB komai ba,
To ina kira a garemu damu tsaya mu kwato hakkinmu ta hanyar dawo dashi a zaben 2019,domin mu tura WAKILIN da TALAKAWA zasuci moriyarsa kuma daga CIKIN KARAMAR HUKUMAR UNGOGO domin a gaskiya ni Bana GOYAN bayan sake tura WAKILIN daga KARAMAR HUKUMAR MINJIBIR domin mufa ba zamu zama bayin su ba,duba da yadda tundaga 1999-2003 MARIGAYI ADHAMA ISMAIL MUKHTAR NE YA WAKILCI UGG DA MJB,DAGANAN KUWA DA MULKIN YAKOMA MINJIBIR HARYANZU SUNE SUKEYI,TO YA ILAHI MU BAMU DA YAN SIYASA NE ??KO KUMA BAMU DA MASU ILIMIN NE ?? NIDAI NA TABBATA WANAN BATU NAWA YANA DA MAHIMMANCI IDAN HAR AKA AJIYE MAGANAR JAMIYYA,YAKAMATA KO A WACCE JAMIYYA MUTUM YAKE TO YA FUSKANCI IRIN WANNAN KALUBALEN DAYAKE ADDABAR MU FA.
FATANA SHINE KO A P.D.P KO A A.P.C WALLAHI MUHADA KAI MU CHANJA ALKIBILAR DA ZAMUCI MORIYA,SABUDA YANZU BABU MAGANAR JINGINA DA WANI TSARI A CI ZABE,KAWAI KOWA TASA TA FISHE SHI KAWAI,IDAN HAR MUNYARDA DA WANNAN TSARIN TO LALLIAI KAM ZAMU AMFANA,YAYANMU ZASU CI MORIYA,IYAYENMU ZASU AMFANA,DA SAURAN ALUMMA BAKI DAYA.
KODA KAI A A.P.C KAKE TO KA LURA DA IRIN WAKILCIN DA BABALLE YAKEYI KWATAKWATA MAYE ABIN SHAAWA??
NI DAN JAMIYYAR P.D.P NE NA TABBATA BABU ABIN SHAAWA GA WANCAN WAKILIN KWATAKWATA WALLAHI.
ALLAH YA TAIMAKEMU A 2019 AMEEEEN .