Hon.Abubakar Na'amare Jega

Hon.Abubakar Na'amare Jega Youth Leader and Politician

04/06/2026

Inna lillahi wa inna ilayhi raji’un.

Hakika na jima banga abin da ya tayar min da hankali kamar Wannan video din ba. Na kasa samun natsuwa tun lokacin da na kalli wannan video na wasu dattawa daga Karamar Hukumar Mulki ta Koko Besse, Kebbi State da ke hannun masu garkuwa da mutane.

Babu shakka duk wani mai imani da tausayin bil’adama, idan ya kalli wannan video din, dole ne zuciyarsa ta ji zafi da tausayi. Bayan wulakanci da rashin mutunci da wayannan yaran masu garkuwa da mutane su ke musu, waɗanda ba su wuce warin jikokin su ba kuma s**a tubesu suna ɗaukar su video acikin daji, gasu daure suna azabtar da su duk da halin rashin lafiyarsu.

Tun da na kalli wannan bidiyo, zuciyata tana ciwo da fushi da damuwa. Ina ta tunanin cewa idan wannan hali ya ci gaba, kuma shugabanninmu suna kwanciya suna bacci cikin natsuwa, to da gaske ba su cancanci mulkin ko da Dabbobi ba, ballantana ku ma Mutane bil adama.

Abin takaici ne cewa duk wannan halin da ake ciki a ƙasar nan, musamman a Arewacin Najeriya, wasu mutane a shafukan sada zumunta suna shagaltuwa da zagi da rigingimu kan batutuwan siyasa da s**a shafi tarihin kisan Sardauna na Sokoto da Sir Abubakar Tafawa Balewa, da kuma magoya bayan Peter Obi da Kwankwaso. A irin wannan lokaci, ya kamata mu mayar da hankali wajen haɗin kai da kira ga gwamnati ta ɗauki mataki mai ƙarfi wajen kawo ƙarshen wannan matsala, ko kuma a canja ta idan lokaci ya yi. Amma sai muka mayar da hankali kan abin da ba zai amfane mu ba face rarrabuwar kawuna da koma baya.

Ina roƙon Allah Ya tayar da ‘yan Arewa su farka daga barci su san irin bala'in daya tunkaro su domin lallabo hanyar magangace mala'in da kuma tarin Matsalolin dake faruwa a kasar nan.

Ya Allah, Ubangijin sammai da ƙasa, Ka hallaka duk wanda ke da hannu a tashin hankalin ƙasarmu Nigeria. Idan wandake da mulki ne a cikinsu Ka amshe mulkin nasa, idan kuma mai sarauta ne Ka cire shi daga sarauta; idan kuma ma’aikaci ne Ka sauke shi daga mukaminsa; idan kuma ɗan kasuwa ne mai tallafa musu Ka tauye arzikinsa; idan kuma talaka ne mai taimaka musu Ka tona asirinsu ka wulakanta su a duniya kafin lahira. Idan sun mutu a haka basu tubaba, Ya Allah Ka saka su a azabar da ta dace da su.

Ya Allah Ka kawo ƙarshen wannan tashin hankali, Ka kawo mana zaman lafiya a ƙasarmu. Amin.

Sabar International Community Foundation (SICFO)

04/06/2026

Rubio: "I've never seen Trump fall asleep." 😌

Lieu: "Interesting. Because I'm about to show Congress a video of Trump taking a nap while you're talking. In fact, your voice might be the strongest sleeping pill on the market." 😂

27/05/2026

Eid without parents really hurts. May Allah forgive our deceased parents, have mercy on them, and grant them Aljannatul Firdaus. 💔😢🙏

Taqabbalallahu Minnā wa Minkumتَقَبَّلَ اللَّهُ مِنَّا وَمِنكُمْ صَالِحَ الأَعْمَالِMay Allah accept our prayers, fastin...
27/05/2026

Taqabbalallahu Minnā wa Minkum

تَقَبَّلَ اللَّهُ مِنَّا وَمِنكُمْ صَالِحَ الأَعْمَالِ

May Allah accept our prayers, fasting, sacrifices, and every act of ʿIbādah performed for His sake. On this blessed occasion of Eid al-Adha, may Allah fill your hearts and homes with peace, mercy, happiness, and endless barakah.

May He continue to guide us, protect us, strengthen the bond between us, and grant us goodness in this life and the Hereafter. Āmeen 🤲🏻

Wishing you and your beloved family a joyful and blessed Eid celebration.

Eid al-Adha Mubarak

— Abubakar Na’amare Jega
(Majikiran Jega)

Keep your heart pure and your intentions sincere, and you will always succeed in the end, because Allah says that if He ...
26/05/2026

Keep your heart pure and your intentions sincere, and you will always succeed in the end, because Allah says that if He finds goodness in your heart, He will replace what was taken from you with something better. Let this bring peace and comfort to your heart.

May Allah purify our hearts, strengthen our intentions, and grant us what is good for us in this life and the Hereafter. Ameen. 🤲🏻

Jabal al-Rahmah | The Mountain of Mercy.On this blessed Day of Day of Arafah, may Allah accept our du’as, forgive our si...
26/05/2026

Jabal al-Rahmah | The Mountain of Mercy.

On this blessed Day of Day of Arafah, may Allah accept our du’as, forgive our sins, and grant us mercy and blessings beyond measure. Ameen.

Allahu Akbar! Around this same time last year, we were in this blessed place for the standing of Arafah, but this year Allah did not decree it for us to be there.

May Allah accept the acts of worship of those who are in this blessed place, as well as those of us at home.

May Allah allow us to witness another year and grant us the opportunity to return for the standing of Arafah once again. And for those who have never been there before, may Allah make a way for them to visit this blessed place. Ameen. 🤲🏻

— Abubakar Na’amare Jega
(Majikiran Jega)

26/05/2026

Jabal al-Rahmah | The Mountain of Mercy.

On this blessed Day of Day of Arafah, may Allah accept our du’as, forgive our sins, and grant us mercy and blessings beyond measure. Ameen.

26/05/2026

On the Day of Day of Arafah, may Allah expand our sustenance, conceal our faults, forgive our sins, accept our repentance, relieve our worries, and fulfill our needs and the needs of all those who ask of Him. Ameen.

Address

Almusira Street
Jega
KEBBI

Telephone

+2347064998864

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hon.Abubakar Na'amare Jega posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Organization

Send a message to Hon.Abubakar Na'amare Jega:

Share